Tsallake zuwa abun ciki
Fitowa 19:18-19

Fitowa 19:18-19

18
Dutsen Sinai kuwa ya tunnuƙe duka da hayaƙi, gama Ubangiji ya sauko a bisan dutsen cikin wuta. Hayaƙin ya hau kamar hayaƙin da yake fitowa daga matoya, duk dutsen ya yi rawa da ƙarfi,
19
sai karar ƙaho ya yi ta ƙaruwa. Sa’an nan Musa ya yi magana, murya Allah kuwa ta amsa masa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options