Tsallake zuwa abun ciki
Fitowa 18:27

Yetru ya koma gida

Fitowa 18:27
Ana nuna aya 27 tare da mahallin da ke kewaye.
24
Musa ya kasa kunne ga surukinsa, ya kuma aikata duk abin da ya faɗa.
25
Ya zaɓi mutane masu iyawa daga cikin dukan Isra’ila, ya naɗa su shugabannin mutane, shugabanni a kan dubbai, ɗari-ɗari, hamsin-hamsin da goma-goma.
26
Suka yi hidimar alƙalanci na mutane a dukan lokaci. Gardandamin da suke da wuya, suka kawo wurin Musa, amma ƙananan batuttuwa, suka shari’anta a tsakaninsu.
27
Sa’an nan Musa ya sallame surukinsa Yetro, ya kuwa koma ƙasarsa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options