Skip to content
Fitowa 13:20-22

Fitowa 13:20-22

20
Bayan sun bar Sukkot sai suka kafa sansani a Etam a bakin hamada.
21
Da rana Ubangiji yakan ja gabansu a cikin al’amudin girgije domin yă bishe su a kan hanyarsu, da dare kuma a cikin al’amudin wuta domin yă ba su haske, domin su iya tafiya dare da rana.
22
Al’amudan nan biyu, na girgije da na wuta, ba su daina yi wa jama’a jagora ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options