Tsallake zuwa abun ciki
Fitowa 12:35-36

Fitowa 12:35-36

35
Isra’ilawa kuwa suka yi yadda Musa ya umarce su, suka roƙi Masarawa kayan adonsu na azurfa da na zinariya, da kuma tufafi.
36
Ubangiji kuwa ya sa Isra’ilawa suka yi farin jini a wurin Masarawa, Masarawa kuma suka saki hannu wa mutanen, suka ba su duk abin da suka roƙa; ta haka Isra’ilawa suka washe Masarawa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options