Afisawa 2:4-6
4
Amma saboda yawan ƙaunar da yake mana, Allah, wanda yake mai yawan jinƙai,
5
ya ba mu rai sa’ad da ya tashe Kiristi daga matattu. Ta wurin alherin Allah ne aka cece ku.
6
Allah ya tashe mu tare da Kiristi, ya kuma ba mu wurin zama tare da shi a cikin mulkin samaniya.