Tsallake zuwa abun ciki
Afisawa 2:15-16

Afisawa 2:15-16

15
Kiristi ya ba da jikinsa don yă kawar da doka da dukan umarnanta da kuma ƙa’idodinta. Ya yi haka domin yă halicci sabuwar zuriya daga zuriyoyin nan biyu. Ta haka kuma ya kawo salama tsakaninsu.
16
A kan gicciye, Kiristi ya kawar da ƙiyayyar da take tsakaninmu da juna. Ya kuma kawo sulhu tsakaninmu da Allah.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options