Tsallake zuwa abun ciki
Maimaitawar Shari’a 9:9-10

Maimaitawar Shari’a 9:9-10

9
Sa’ad da na hau kan dutse don in karɓi allunan dutse, allunan alkawarin da Ubangiji ya yi da ku, na zauna a kan dutse yini arba’in da dare arba’in; ban ci abinci ba, ban sha ruwa ba.
10
Ubangiji ya ba ni alluna biyu wanda shi kansa ya yi rubutu da yatsarsa. A kansu akwai dukan umarnan Ubangiji da an furta muku a kan dutse a tsakiyar wuta, a ranar taron jama’a.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options