Tsallake zuwa abun ciki
Maimaitawar Shari’a 9:15-16

Maimaitawar Shari’a 9:15-16

15
Saboda haka na juya, na sauko daga dutsen yayinda yake cin wuta. Allunan biyu na alkawarin kuma suna a hannuwana.
16
Sa’ad da na duba, sai na ga cewa kun yi zunubi wa Ubangiji Allahnku; kun yi wa kanku gunkin da kuka yi zubi a siffar ɗan maraƙi. Kun kauce da sauri daga hanyar da Ubangiji ya umarce ku.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options