Skip to content
Maimaitawar Shari’a 32:5-6

Maimaitawar Shari’a 32:5-6

5
Sun aikata mugunta a gabansa; saboda abin kunyarsu, su ba ’ya’yansa ba ne, amma wata muguwar tsara ce, karkatacciya.
6
Haka za ku biya Ubangiji, Ya ku wawaye da kuma mutane marasa hikima? Shi ba Ubanku ba ne, Mahaliccinku, wanda ya yi ku, ya kuma siffanta ku?
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options