Skip to content
Maimaitawar Shari’a 32:45-47

Maimaitawar Shari’a 32:45-47

45
Sa’ad da Musa ya gama karanta waɗannan kalmomi ga dukan Isra’ila,
46
ya ce musu, “Ku riƙe dukan kalmomin da na furta muku a yau, don ku umarce ’ya’yanku su lura, su yi biyayya da dukan kalmomin wannan doka.
47
Ba kalmomi kurum ba ne dominku, amma har ranku ma. Ta wurinsu za ku yi tsawon rai a ƙasar da kuke haye Urdun ku ci gādonta.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options