Skip to content
Maimaitawar Shari’a 2:4-6

Maimaitawar Shari’a 2:4-6

4
Ka ba wa mutane waɗannan umarnai, ka ce, ‘Kuna gab da wucewa cikin yankin ’yan’uwanku, zuriyar Isuwa, wanda yake zama a Seyir. Za su ji tsoronku, amma ku yi hankali
5
kada ku tsokane su da yaƙi, gama ba zan ba ku wata ƙasa daga cikinsu ba, ba ma wadda za tă iya isa ku sa ƙafarku a kai. Na ba wa Isuwa ƙasar tudu ta Seyir, ta zama tasa.
6
Duk abincin za ku ci, da ruwan da za ku sha, za ku biya su.’ ”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options