Tsallake zuwa abun ciki
Maimaitawar Shari’a 16:21-22

Hana Bautar Gumaka

Maimaitawar Shari’a 16:21-22
21
Kada ku kafa wani ginshiƙin itacen Ashera kusa da bagaden da kuka gina wa Ubangiji Allahnku,
22
kada kuma ku tayar da dutse mai tsarki, gama waɗannan ne Ubangiji Allahnku yana ƙi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options