Tsallake zuwa abun ciki
Maimaitawar Shari’a 15:12-14

Maimaitawar Shari’a 15:12-14

12
In ɗan’uwa mutumin Ibraniyawa, namiji ko ta mace, ya sayar da kansa gare ka, ya kuma bauta maka shekaru shida, a shekara ta bakwai dole ka ’yantar da shi.
13
Sa’ad da kuka sake shi, kada ku bar shi yă tafi hannu wofi.
14
Ku ba shi kyautai hannu sake daga tumakinku, daga masussukarku, da kuma daga wurin matsewar inabinku. Ku ba shi yadda Ubangiji Allahnku ya albarkace ku.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options