Daniyel 6:21-22
21
Sai Daniyel ya amsa ya ce, “Ran sarki, yă daɗe!
22
Allahna ya aiko da mala’ikansa, ya kuwa rufe bakunan zakoki. Ba su yi mini rauni ba, gama an same ni marar laifi ne a gabansa. Ban kuwa taɓa yin wani abu marar kyau a gabanka ba, ya sarki.”