Skip to content
Kolossiyawa 3:5-6

Kolossiyawa 3:5-6

5
Saboda haka, sai ku fid da duk wani abin da yake kawo sha’awa a zukatanku, fasikanci, ƙazanta, sha’awa, muguwar sha’awa, da kuma kwaɗayi wanda shi ma bautar gumaka ne.
6
Gama fushin Allah zai sauko a kan masu aikata waɗannan.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options