Skip to content
Kolossiyawa 3:1-4

Kolossiyawa 3:1-4

1
Da yake an tashe ku tare da Kiristi, sai ku sa zukatanku a kan abubuwan da suke sama, inda Kiristi yake zaune a hannun dama na Allah.
2
Ku sa hankulanku a kan abubuwan sama, ba kan abubuwan duniya ba.
3
Gama kun mutu, ranku yanzu kuwa yana ɓoye tare da Kiristi a cikin Allah.
4
Sa’ad da Kiristi, wanda shi ne ranku, ya bayyana, ku ma za ku bayyana tare da shi cikin ɗaukaka.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options