Tsallake zuwa abun ciki
Kolossiyawa 1:1-2

Gaisuwa

Kolossiyawa 1:1-2
1
Bulus, wanda Allah ya zaɓa don yă zama manzon Kiristi Yesu, da kuma daga Timoti ɗan’uwanmu,
2
Zuwa ga tsarkaka da kuma amintattun ’yan’uwa cikin Kiristi da suke a Kolossi. Alheri da salama daga Allah Ubanmu, su kasance tare da ku.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options