Skip to content
Amos 1:11-12

Amos 1:11-12

11
Ga abin da Ubangiji ya ce, “Saboda zunubai uku na Edom, har guda huɗu ma, ba zan fasa hukunta shi ba. Don ya fafari ɗan’uwansa da takobi, babu tausayi, domin ya ci gaba da fusata bai yarda yă huce daga fushinsa ba.
12
Zan aika wuta a Teman da za tă ƙone kagarun Bozra.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options