Skip to content
Amos 1:13-15

Amos 1:13-15

13
Ga abin da Ubangiji ya ce, “Saboda zunubai uku na Ammon, har guda huɗu ma, ba zan fasa hukunta shi ba. Don ya tsaga cikin matan Gileyad masu juna biyu don kawai yă ƙwace ƙasar.
14
Zan sa wuta a katangar Rabba da za tă ƙone kagarunta za a yi kururuwa a ranar yaƙi, faɗan kuwa zai yi rugugi kamar hadiri.
15
Sarkinta zai je bauta, shi da ma’aikatansa,” in ji Ubangiji.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options