Skip to content
Amos 1:9-10

Hukunci a kan Taya (Finikiya)

Amos 1:9-10
9
Ga abin da Ubangiji ya ce, “Saboda zunubai uku na Taya, har guda huɗu ma, ba zan fasa hukunta su ba. Don sun kwashe al’umma gaba ɗaya sun kai su bauta a Edom, ba su kula da yarjejjeniyar da aka yi ta zama kamar ’yan’uwa ba,
10
zan aika da wuta a Taya, da za tă ƙone kagarunta.”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options