Skip to content
Ayyukan Manzanni 9:24-25

Ayyukan Manzanni 9:24-25

24
amma Shawulu ya sami labarin shirinsu. Dare da rana suka yi fakonsa a ƙofofin birnin don su kashe shi.
25
Amma almajiransa suka ɗauke shi da dare suka saukar da shi a cikin kwando ta taga a katanga.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options