Skip to content
Ayyukan Manzanni 8:1-4

Ayyukan Manzanni 8:1-4

1
Shawulu kuwa yana can, yana tabbatar da mutuwarsa. A wannan rana wani babban tsanani ya auka wa ikkilisiyar da take a Urushalima, sai duka suka warwatsu ko’ina a Yahudiya da Samariya, manzanni kaɗai ne suka rage.
2
Mutane masu tsoron Allah suka binne Istifanus suka kuma yi makoki ƙwarai dominsa.
3
Amma Shawulu ya fara hallaka ikkilisiya. Yana shiga gida-gida, yana jan maza da mata yana jefa su cikin kurkuku.
4
Waɗanda aka wartsar suka yi ta wa’azin maganar a duk inda suka tafi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options