Ayyukan Manzanni 4:5-7
5
Kashegari, sai masu mulki, dattawa da kuma malaman dokoki suka taru a Urushalima.
6
Annas babban firist yana nan, haka ma Kayifas Yohanna, Alekzanda da kuma sauran mutanen da suke iyalin babban firist.
7
Suka sa aka kawo Bitrus da Yohanna a gabansu suka kuma fara yin musu tambayoyi cewa, “Da wane iko ko da wane suna kuka yi wannan?”
Settings