Skip to content
Ayyukan Manzanni 4:18-20

Ayyukan Manzanni 4:18-20

18
Sai suka sāke kiransu ciki suka kuma umarce su kada su kuskura su yi magana ko su ƙara koyarwa a cikin sunan Yesu.
19
Amma Bitrus da Yohanna suka amsa, “Ku shari’anta da kanku ko daidai ne a gaban Allah mu yi muku biyayya maimakon Allah.
20
Gama ba za mu iya daina yin magana game da abin da muka gani muka kuma ji ba.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options