Ayyukan Manzanni 4:18-20
18
Sai suka sāke kiransu ciki suka kuma umarce su kada su kuskura su yi magana ko su ƙara koyarwa a cikin sunan Yesu.
19
Amma Bitrus da Yohanna suka amsa, “Ku shari’anta da kanku ko daidai ne a gaban Allah mu yi muku biyayya maimakon Allah.
20
Gama ba za mu iya daina yin magana game da abin da muka gani muka kuma ji ba.”
Settings