Skip to content
Ayyukan Manzanni 4:16-17

Ayyukan Manzanni 4:16-17

16
Suka ce, “Me za mu yi da waɗannan mutane? Kowa da yake zama a Urushalima ya san sun yi abin banmamaki, kuma ba za mu iya yin mūsu wannan ba.
17
Amma don a hana wannan abu daga ƙara bazuwa cikin mutane, dole mu kwaɓe mutanen nan kada su ƙara yi wa kowa magana cikin wannan suna.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options