Skip to content
Ayyukan Manzanni 20:5-6

Ayyukan Manzanni 20:5-6

5
Waɗannan mutane suka sha gaba suka kuma jira mu a Toruwas.
6
Amma muka tashi daga Filibbi a jirgin ruwa bayan Bikin Burodi Marar Yisti bayan kuma kwana biyar muka sadu da sauran a Toruwas, inda muka zauna kwana bakwai.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options