Tsallake zuwa abun ciki
Ayyukan Manzanni 2:16-18

Ayyukan Manzanni 2:16-18

16
A’a, ai, abin da aka yi magana ta bakin annabi Yowel ke nan cewa,
17
“Allah ya ce, ‘A kwanakin ƙarshe, zan zubo Ruhuna bisa dukan mutane. ’Ya’yanku maza da mata za su yi annabci, samarinku za su ga wahayoyi, dattawanku kuma za su yi mafarkai.
18
Kai, har ma a kan bayina, maza da mata, zan zubo Ruhuna a waɗancan kwanaki, za su kuwa yi annabci.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options