Skip to content
Ayyukan Manzanni 19:4-7

Ayyukan Manzanni 19:4-7

4
Bulus ya ce, “Ai, baftismar Yohanna, baftisma ce ta tuba. Ya ce wa mutane su gaskata a wani wanda yake zuwa bayansa, wato, Yesu.”
5
Da ji wannan, sai aka yi musu baftisma a cikin sunan Ubangiji Yesu.
6
Da Bulus ya ɗibiya musu hannuwansa, sai Ruhu Mai Tsarki ya sauka musu, suka kuwa yi magana da harsuna, suka kuma yi annabci.
7
Mutane kuwa su wajen mutum goma sha biyu ne.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options