Skip to content
Ayyukan Manzanni 18:12-13

Ayyukan Manzanni 18:12-13

12
Yayinda Galliyo yake muƙaddas Akayya, Yahudawa suka haɗa kai suka tasar wa Bulus, suka kuwa kawo shi cikin kotu.
13
Suka yi zarge cewa, “Wannan mutum yana rarrashin mutane su yi wa Allah sujada a hanyoyin da suka saɓa wa doka.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options