Skip to content
Ayyukan Manzanni 14:4-5

Ayyukan Manzanni 14:4-5

4
Mutanen birnin suka rarrabu, waɗansu suka goyi bayan Yahudawa, waɗansu kuma suka goyi bayan manzannin.
5
Yahudawa da Al’ummai tare da shugabanninsu suka ƙulla shawara a tsakaninsu, domin su wulaƙanta su su kuma jajjefe su da duwatsu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options