Skip to content
Ayyukan Manzanni 11:29-30

Ayyukan Manzanni 11:29-30

29
Kowanne a cikin almajiran, gwargwadon azancinsa, ya yanke shawara ya ba da gudummawa ga ’yan’uwan da suke zama a Yahudiya.
30
Haka kuwa suka yi, suka aika da kyautarsa wa dattawan ikkilisiyar ta hannu Barnabas da Shawulu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options