Skip to content
Ayyukan Manzanni 11:25-26

Ayyukan Manzanni 11:25-26

25
Sa’an nan Barnabas ya tafi Tarshish don yă nemi Shawulu,
26
sa’ad da ya same shi kuwa, sai ya kawo shi Antiyok. Ta haka shekara guda cur Barnabas da Shawulu suka yi suna taruwa da ikkilisiya, suka kuma koya wa mutane masu yawan gaske. A Antiyok ne aka fara kiran almajirai da suna Kirista.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options