Tsallake zuwa abun ciki
2 Sama’ila 22:5-7

Matsala da Kukan Neman Taimako

2 Sama’ila 22:5-7
5
Raƙumar ruwan mutuwa sun kewaye ni; raƙumar ruwan hallaka suna cin ƙarfina.
6
Igiyoyin mutuwa sun nannaɗe ni; tarkuna kuma suka auka mini.
7
“A cikin wahalata na yi kira ga Ubangiji; na yi kira ga Allahna. Daga cikin haikalinsa ya saurare muryata; kukata ta zo kunnensa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options