Skip to content
2 Sama’ila 22:1-4

2 Sama’ila 22:1-4

1
Dawuda ya rera wannan waƙa ga Ubangiji, sa’ad da Ubangiji ya cece shi daga hannun dukan abokan gābansa, da kuma daga hannun Shawulu.
2
Ya ce, “Ubangiji shi ne dutsena, kagarata da kuma mai cetona;
3
Allahna shi ne dutsena. A gare shi nake samun kāriya shi ne garkuwata da kuma ƙahon cetona. Shi ne mafakata, maɓuyata, da mai cetona. Daga mutane masu fitina, ka cece ni.
4
“Na kira ga Ubangiji, wanda ya cancanci yabo, na kuwa tsira daga abokan gābana.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options