Skip to content
2 Sama’ila 20:4-5

2 Sama’ila 20:4-5

4
Sa’an nan sarki ya ce wa Amasa, “Ka tattaro mutanen Yahuda su zo wurina cikin kwana uku, kai kuwa ka kasance a can kai kanka.”
5
Amma da Amasa ya tafi kiran mutanen Yahuda, ya ɗauki lokaci fiye da lokacin da sarki ya ba shi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options