Skip to content
2 Sama’ila 20:18-19

2 Sama’ila 20:18-19

18
Ta ci gaba ta ce, “A dā can, akan ce, ‘Sami amsarka a Abel,’ shi ke nan an gama.
19
Mu ne masu salama da kuma amintattu na Isra’ila. Kana ƙoƙari ka hallaka birnin da yake uwa a Isra’ila. Don me kake so ka hallakar da gādon Ubangiji?”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options