Skip to content
2 Sama’ila 17:25-26

2 Sama’ila 17:25-26

25
Absalom ya riga ya naɗa Amasa a kan sojoji a maimakon Yowab. Amasa kuwa ɗan wani mutum mai suna Itra ne, mutumin Ishmayel wanda ya auri Abigiyel, ’yar Nahash, ’yar’uwar Zeruhiya mahaifiyar Yowab.
26
Isra’ilawa da Absalom suka kafa sansani a ƙasar Gileyad.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options