Skip to content
2 Sama’ila 15:7-9

2 Sama’ila 15:7-9

7
A ƙarshen shekara huɗu, Absalom ya ce wa sarki, “Bari in tafi Hebron in cika alkawarin da na yi wa Ubangiji.
8
Yayinda bawanka yake zama a Geshur, a Aram, na yi wannan alkawari, na ce, ‘In Ubangiji ya komo da ni Urushalima, zan yi wa Ubangiji sujada a Hebron.’ ”
9
Sarki ya ce, “Ka sauka lafiya.” Sai ya tafi Hebron.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options