Tsallake zuwa abun ciki
2 Sama’ila 12:24-25

Haihuwar Sulemanu, Jedidiyah

2 Sama’ila 12:24-25
24
Sai Dawuda ya yi wa matarsa Batsheba ta’aziyya, ya kuma tafi wurinta ya kwana da ita. Ta kuma haifi ɗa, suka ba shi suna Solomon. Ubangiji ya ƙaunace shi;
25
kuma saboda Ubangiji ya ƙaunace shi, sai ya aika da saƙo ta wurin annabi Natan yă ba shi suna Yedidiya.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options