Skip to content
2 Korintiyawa 8:1-2

2 Korintiyawa 8:1-2

1
To, ’yan’uwa, muna so ku san abin da alherin Allah ya ba wa ikkilisiyoyin Makidoniya.
2
Gama sun sha wuya sosai saboda tsananin wahalar da suka shiga, har yawan farin cikinsu ya kai su ga yin alheri ta bayarwa ga waɗansu, ko da yake suna cikin tsananin talauci.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options