Skip to content
2 Korintiyawa 6:3-4

2 Korintiyawa 6:3-4

3
Ba ma sa abin tuntuɓe wa kowa, domin kada hidimarmu ta zama abin zargi.
4
A maimakon haka, duk abin da muke yi, muna yin shi ne don mu nuna cewa mu masu hidimar Allah ne. Muna yin haka cikin jimrewa, da shan wahala, da shan wuya, har da shan masifu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options