Tsallake zuwa abun ciki
2 Korintiyawa 1:3-4

2 Korintiyawa 1:3-4

3
Yabo ya tabbata ga Allah, da Uban Ubangijinmu Yesu Kiristi, Uba mai tausayi, da kuma Allah na dukan ta’aziyya,
4
wanda yakan yi mana ta’aziyya a cikin dukan wahalolinmu, domin mu kuma mu iya ta’azantar da waɗanda suke cikin kowace irin wahala, da ta’aziyyar da mu kanmu muka samu daga Allah.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options