Skip to content
2 Tarihi 26:4-5

2 Tarihi 26:4-5

4
Ya yi abin da yake daidai a gaban Ubangiji, kamar dai yadda mahaifinsa Amaziya ya yi.
5
Ya nemi Allah a kwanakin Zakariya, wanda ya koyar da shi a tsoron Allah. Muddin ya nemi Ubangiji, Allah ya ba shi nasara.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options