2 Tarihi 25:1-2
1
Amaziya yana da shekara ashirin da biyar sa’ad da ya zama sarki, ya kuma yi mulki a Urushalima shekara ashirin da tara. Sunan mahaifiyarsa Yehoyaddin ce; ita daga Urushalima ne.
2
Ya yi abin da yake daidai a gaban Ubangiji, amma ba da dukan zuciyarsa ba.