1 Timoti 2:4-6
4
wanda yake so dukan mutane su sami ceto su kuma zo ga sanin gaskiya.
5
Gama Allah ɗaya ne, matsakanci kuma ɗaya tsakanin Allah da mutane, shi ne kuwa Kiristi Yesu,
6
wanda ya ba da kansa fansa domin dukan mutane, shaidar da aka bayar a daidai lokaci.