1 Tessalonikawa 1:7-8
7
Ta haka kuwa kuka zama gurbi ga dukan masu bi a Makidoniya da Akayya.
8
Saƙon Ubangiji ya fito daga gare ku ne ba a Makidoniya da Akayya kaɗai ba bangaskiyarku ga Allah ta zama sananne ko’ina. Saboda haka ba ma bukata mu faɗa wani abu a kai,