Przejdź do treści
1 Tessalonikawa 1:2-3

1 Tessalonikawa 1:2-3

2
Kullum muna gode wa Allah dominku duka, muna ambatonku cikin addu’o’inmu.
3
Muna tunawa da aikinku ba fasawa a gaban Allah da Ubanmu ta wurin bangaskiya, da famar da kuke yi domin ƙauna, da kuma begenku marar gushewa ga Ubangijinmu Yesu Kiristi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options