Skip to content
1 Sama’ila 4:21-22

1 Sama’ila 4:21-22

21
Ta ba wa yaron suna Ikabod, ma’ana “Ɗaukaka ta rabu da Isra’ila”, domin an ƙwace akwatin alkawarin Allah, domin kuma mutuwar surukinta da na mijinta.
22
Ta ce, “Ɗaukaka ta rabu da Isra’ila, gama an ƙwace akwatin alkawarin Allah.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options