Skip to content
1 Sama’ila 5:1-2

1 Sama’ila 5:1-2

1
Bayan Filistiyawa sun ƙwace akwatin alkawarin Allah, sai suka ɗauke shi daga Ebenezer suka kai shi Ashdod.
2
Sa’an nan suka ɗauki akwatin alkawarin suka kai shi cikin haikalin gunkinsu Dagon, suka ajiye kusa da Dagon.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options