Skip to content
1 Sama’ila 30:26-31

1 Sama’ila 30:26-31

26
Da Dawuda ya iso Ziklag, sai ya aika wa abokansa, dattawan Yahuda da rabo daga cikin ganimar ya ce, “Ga kyauta dominku, daga cikin ganimar maƙiyan Ubangiji.”
27
Kyautar domin waɗanda suke a Betel, da Ramot ta Negeb, da Yattir,
28
da Arower, da Sifmot, da Eshtemowa,
29
da Rakal, da garuruwan Yerameyelawa, da garuruwan Keniyawa,
30
da Horma, da Bor-Ashan, da Atak,
31
da Hebron, da dukan wuraren da Dawuda da mutanensa suka taɓa zagawa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options